www.nafisa abdullahi hausa.com

www.nafisa abdullahi hausa.com

Nafisat Abdullahi asalin sunan ta shine Nafisat Abdurrahman Abdullahi Amma anfi sanin ta da Nafisa Abdullahi ko Kuma Nafisa Sai Wata Rana. An haife ta a ranar 23 ga watan janairu a shekara ta 1991. An haifi jaruma Nafisat abdullahi a ranar 23 ga watan Janair a shekara ta dubu ɗaya da ɗari Tara da casa'in da buyu 1992. Ta fara karatun ta na secondary a garin Jos Kuma ta karasa a Abuja. A shekarar 2013 an dakatara da ita daga shirin finan kannywood saboda ta karya doka.[1]
www.nafisa abdullahi hausa.com

Share this

Share/Bookmark

SUBSCRIBE OUR NEWSLETTER

Join us for free and get valuable content delivered right through your inbox.



Related Post

Newer Post Older Post Home